1 Chronicles 10:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na ’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَذَنْسُ مَاسُ ڧَرْڢِنْ ذُوثِيَا سُكَتَاشِ سُكَ تَڢِے سُكَ طَوْكِ غَاوَرْ طَالُوتَ تَرٜىٰدَ تَیَیَنْسَ سُكَ كَٰوُاْ أَ يَبٜىٰشْ؞ سُكَ بِنّٜىٰ ڧَسُسُوَنْسُ ڧَرْڧَشِنْ إِتَاثٜىٰ مَرَرْ بُوشٜىٰوَ أَ يَبٜىٰشْ، سَعَنً سُكَيِ أَظُمِ ݣُونَ بَݣَويْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai dukan ƙarfafan mutanensu suka tafi suka ɗauki gawar Saul, da gawawwakin 'ya'yansa, suka kawo a Yabesh suka binne ƙasusuwansu a ƙarƙashin itacen oak cikin Yabesh. Suka yi azumi har kwana bakwai.