1 Chronicles 10:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da ’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَشٜىٰغَرِ دَ ڢِلِسْتِيَاوَا سُكَذُواْ سُݣُوشِ كَايَ مَاسُ أَمْڢَانِ دَغَ غَوَوَّكِنْ وَطَنْدَ عَكَ كَكَّشٜىٰ، سَيْ سُكَ سَامِ غَوَوَّكِنْ طَالُوتَ دَ یَیَنْسَ عَكَنْ بَبَّنْ تُدُنْ غِلْبُواْوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kashegari, sa'ad da Filistiyawa suka tafi su kwashe waɗanda aka kashe, sai suka tarar da Saul da 'ya'yansa maza matattu a Dutsen Gilbowa.