1 Chronicles 11:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana uku cikin manyan mutanen nan talatin suka gangara wurin Dawuda zuwa dutse a kogon Adullam, yayinda ƙungiyar Filistiyawa suke sansani a Kwarin Refayim.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ سَعَدَّ دَاوُدَ يَكٜىٰ عَٻُواْيٜىٰ أَ كُواْغُوانْ دُوڟٜىٰنْ أَدُلَّمْ، سَيْ عُكُنَّنْ دَغَ ثِكِنْ مَنْيَنْ سُواْجُواْجِ تَلَاتِنْ مَڢِيَ عِيَ يَاڧِ نَ دَاوُدَ سُكَذُواْ وُرِنْسَ؞ دَيْدَيْ لُواْكَثِنْ، ڧُنْغِيَرْ سُواْجُواْجِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا سُنْ كَڢَ سَنْسَنِنْ يَاڧِنْسُ أَ ݣُورِنْ رٜىٰڢَيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana sai uku daga cikin manyan mutanen nan talatin suka gangara zuwa dutsen Dawuda, a kogon Adullam, sa'ad da rundunar sojojin Filistiyawa suka kafa sansani a kwarin Refayawa.