1 Chronicles 12:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sauran mutanen Benyamin da waɗansu mutanen Yahuda su ma suka zo wurin Dawuda a kagararsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ دَغَ ذُرِيَرْ بِلِيَامِنُ دَ تَ يَهُودَ سُكَذُواْ وُرِنْ دَاوُدَ أَوُرِنْ ٻُيَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan waɗansu daga cikin mazajen Biliyaminu da na Yahuza, suka zo wurin Dawuda a kagararsa.