1 Chronicles 12:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
mutanen Issakar, masu fahimtar lokuta suka kuma san abin da ya kamata Isra’ila ya yi, manya 200, tare da danginsu a ƙarƙashin shugabancinsu;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذُرِيَرْ إِسَّكَرْ، سُنَدَ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ غَانٜىٰ دَ أَبِنْدَ عَكٜىٰ ثِكِ دَ أَبِنْدَ يَكَمَاتَ إِسْرَٰٓءِيلَ سُيِ، سُنَدَ سَرَاكُنَ طَرِے بِيُ، تَرٜىٰدَ یَنْعُوَنْسُ دَسُكٜىٰ غُواْيُوانْ بَايَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kabilar Issaka akwai shugabanni ɗari biyu, waɗanda suka gane da halin da ake ciki, da abin da ya kamata Isra'ila ya yi. Su ne suke shugabancin 'yan'uwansu.