1 Chronicles 14:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Dawuda ya roƙi Allah ya ce, “In tafi in yaƙi Filistiyawa? Za ka ba da su gare ni?” Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ka tafi, zan ba da su gare ka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَاوُدَ يَتَمْبَيِ اللَّهْ يَثٜىٰ «كُواْ إِنْ تَڢِے إِنْيِ يَاڧِ دَ ڢِلِسْتِيَاوَا؟ ذَاكَ بَاشٜىٰسُ أَ هَنُّونَ؟» يَهْوٜىٰهْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كَتَڢِے، ذَنْ بَاشٜىٰسُ أَ حَنُّنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya roƙi Allah, ya ce, “In tafi in yi yaƙi da Filistiyawa? Za ka bashe su a hannuna?” Ubangiji kuwa ya amsa masa, ya ce, “Ka haura, gama zan bashe su a hannunka.”