1 Chronicles 14:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Filistiyawa suka yashe allolinsu, Dawuda kuma ya ba da umarnai a ƙone su a wuta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِلِسْتِيَاوَا كُوَ سُكَ بَرْ غُمَكَنْسُ أَوُرِنْ، سَيْ دَاوُدَ يَعُمَرْتَ عَكَ ݣُوشٜىٰسُ أَنْڧُواْنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Filistiyawa suka gudu suka bar gumakansu a wurin. Dawuda kuwa ya yi umarni, aka ƙone su duka.