1 Chronicles 14:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Dawuda ya yi kamar yadda Allah ya umarce shi, suka kuma bugi mayaƙan Filistiyawa, tun daga Gibeyon har zuwa Gezer.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ كُوَ يَيِ أَبِنْدَ اللَّهْ يَعُمَرْثٜىٰشِ؞ سُكَ كَكَّشٜىٰ سُواْجُواْجِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَغَ غِبٜىٰيُوانْ حَرْ غٜىٰظٜىٰرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda fa ya yi daidai yadda Ubangiji ya umarce shi. Suka bugi sojojin Filistiyawa tun daga Geba har zuwa Gezer.