1 Chronicles 15:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce musu, “Ku ne kawunan iyalan Lawiyawa; ku da ’yan’uwanku Lawiyawa, sai ku tsarkake kanku ku hauro da akwatin alkawarin Ubangiji, Allah na Isra’ila, zuwa wurin da na shirya dominsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مُسُ «كُو نٜىٰ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّنْكُ لَوِيَاوَا؞ كُو دَ یَنْعُوَنْكُ، كُكٜىٰٻٜىٰ كَنْكُ دَ ڟَرْكِے، دُواْمِنْ كُإِيَ كَٰوُاْ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ ، اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ذُوَا وُرِنْدَ نَشِرْيَ مَسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce musu, “Ku ne shugabanni na gidajen kakanninku, Lawiyawa. Sai ku tsarkake kanku da 'yan'uwanku domin ku iya kawo akwatin alkawarin Allah na Isra'ila a inda na shirya masa.