1 Chronicles 15:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Dawuda ya ce, “Babu wani sai ko Lawiyawa kaɗai za su ɗauka akwatin alkawarin Allah, gama Ubangiji ya zaɓe su su ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji su kuma yi hidima a gabansa har abada.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَاوُدَ يَثٜىٰ «كَدَ وَنِ يَطَوْكِ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ اللَّهْ سَيْدَيْ لَوِيَاوَا، غَمَا سُونٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَذَاٻَا سُطَوْكِ عَݣُوتِنْ سُكُمَيِ مَسَ حِدِمَ حَرْ أَبَدَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya ce, “Kada wani ya ɗauki akwatin alkawari na Allah sai Lawiyawa kaɗai, gama su ne Ubangiji ya zaɓa domin su riƙa ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji, su kuma yi masa hidima har abada.”