1 Chronicles 15:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Domin Allah ya taimaki Lawiyawan da suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji, aka miƙa hadayar bijimai bakwai da raguna bakwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُنْدَيَكٜىٰ اللَّهْ يَتَيْمَكِ لَوِيَاوَنْ دَسُكٜىٰ طَوْكٜىٰ دَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ، سَيْ سُكَيِ هَدَايَ دَ بِجِمَيْ بَݣَويْ دَ رَغُنَ بَݣَويْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda Allah ya taimaki Lawiyawa waɗanda suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji, sai suka yi hadaya da bijimai bakwai da raguna bakwai.