1 Chronicles 15:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda akwatin alkawarin Ubangiji yake shiga Birnin Dawuda, Mikal ’yar Shawulu ta leƙa daga taga. Sa’ad da ta ga Sarki Dawuda yana rawa yana shagali, sai ta rena masa wayo a zuciyarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ يَشِغَ عُرُوشَلِيمَ، سَيْ مِكَلْ یَرْ طَالُوتَ تَدُوبَ تَتَغَ؞ دَ تَدُوبَ تَغَ دَاوُدَ يَنَ ضَوَ، يَنَ ڟَلّٜىٰ، سَيْ تَرٜىٰنَشِ أَ ذُوثِيَارْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da akwatin alkawarin Ubangiji ya shigo birnin Dawuda, sai Mikal 'yar Saul ta leƙa ta taga, ta ga sarki Dawuda yana ta rawa, yana murna, sai ta ji ya saƙale mata a zuci.