1 Chronicles 16:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Dawuda ya gama miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, sai ya albarkaci mutane a cikin sunan Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ دَاوُدَ يَغَمَ مِيڧَ هَدَايُ نَڧُواْنَاوَا دَ نَڠَرَنْ زُمُنْثِ، سَيْ يَسَا وَمُتَنٜىٰ أَلْبَرْكَ ثِكِنْ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Dawuda ya gama miƙa hadayar ƙonawa da ta salama, sai ya sa wa jama'a albarka da sunan Ubangiji.