1 Chronicles 16:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku yi kuka, ku ce, “Cece mu, ya Allah Mai Cetonmu; tara mu ka kuma cece mu daga al’ummai, don mu yi godiya ga sunanka mai tsarki, don mu ɗaukaka a cikin yabonka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُثٜىٰمَسَ، «ثٜىٰثٜىٰمُ، يَا اللَّهْ نْمُ مَيْ ثٜىٰتُوانْمُ! تَتَّرَامُ دَغَ ثِكِنْ أَلْعُمَّيْ، كَكُٻُتَرْ دَمُو، دُوانْ مُيِ غُواْدِيَ غَ سُونَنْكَ مَيْ ڟَرْكِے، مُيِ تَاڧَمَ عَثِكِنْ يَبُوانْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku ce masa, “Ka cece mu, ya Allah Mai Cetonmu, Ka tattara mu, ka kuɓutar da mu daga al'ummai, Domin mu gode maka, Mu kuma yabi sunanka mai tsarki.”