1 Chronicles 16:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya bar Zadok firist da ’yan’uwansa firistoci a gaban tabanakul na Ubangiji a tudun da yake a Gibeyon
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَبَرْ ظَدُواكْ ڢِرِسْتِ تَرٜىٰدَ یَنْعُوَنْسَ ڢِرِسْتُواْثِے سُيِ حِدِمَ عَتٜىٰنْتِنْ كَسَنْثٜىٰوَرْ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَكٜىٰ عَكَنْ تُدُ أَ غِبٜىٰيُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya bar Zadok firist da 'yan'uwansa firistoci a wurin zama na Ubangiji a tudun da yake a Gibeyon.