1 Chronicles 16:43 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan dukan mutanen suka tashi, kowa ya koma gidansa, Dawuda ya koma gida yă sa wa iyalinsa albarka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً دُكَنْ جَمَعَ سُكَ كُواْمَ غِدَاجٜىٰنْسُ؞ دَاوُدَ شِے مَا يَكُواْمَ غِدَنْسَ دُواْمِنْ يَسَاوَ عِيَلِنْسَ أَلْبَرْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan dukan jama'a suka watse, kowa ya koma gidansa, Dawuda kuma ya koma gidansa, ya sa wa iyalinsa albarka.