1 Chronicles 17:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka mai da mutanenka Isra’ila na kanka har abada, kuma kai, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَذَاٻِ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُذَمَ مُتَنٜىٰنْكَ حَرْ أَبَدَا، سَعَنً كَيْ، يَا يَهْوٜىٰهْ ، كَذَمَ اللَّهْ نْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama ka mai da jama'ar Isra'ila ta zama taka har abada. Kai kuma, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.