1 Chronicles 17:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu, ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauke ka daga makiyaya da kuma daga bin garke, don ka zama mai mulki a bisa mutanena Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَبُواْدَ حَكَ، سَيْ كَثٜىٰ وَبَاوَنَ دَاوُدَ، إِنْجِنِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ إِيكُواْ دُكَ ، ‹نَا طَوْكٜىٰكَ دَغَ كِيوُانْ تُمَكِ دُواْمِنْ كَذَمَ سَرْكِنْ مُتَنٜىٰنَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Saboda haka fa sai ka faɗa wa bawana Dawuda cewa, ‘Ni Ubangiji Mai Runduna, na ɗauko ka daga kiwon tumaki domin ka zama sarkin jama'ata Isra'ila.