1 Chronicles 19:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Hanun ya kama mutanen Dawuda, ya yi musu aski, ya yayyanka rigunansu a daidai ɗuwawunsu, sa’an nan ya sallame su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَنُنْ كُوَ يَكَامَ وَكِلَنَّنْ نَ دَاوُدَ؞ دُواْمِنْ يَوُلَڧَنْتَاسُ، سَيْ يَ أَسْكٜىٰ غٜىٰمُنْسُ تَغٜىٰڢٜىٰ طَيَ؞ يَكُمَ يَيَّنْكَ مُسُ رِيغُنَ أَدَيْدَيْ طُوَوُنْسُ؞ سَيْ يَسَلَّمٜىٰسُ سُتَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hanun kuwa ya kama fādawan Dawuda, ya aske gyammansu, ya yanyanke rigunansu a tsaka daga wajen kwankwaso, sa'an nan ya sallame su.