1 Chronicles 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’Yan’uwansu mata su ne Zeruhiya da Abigiyel. ’Ya’yan Zeruhiya maza guda uku su ne Abishai, Yowab da Asahel.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَنْعُوَنْسُ مَتَ سُونٜىٰ ظٜىٰرُوِيَ دَ أَبِغِيٜىٰلْ؞ یَیَ مَظَا عُكُ نَ ظٜىٰرُوِيَ سُونٜىٰ، أَبِشَيْ دَ يُواْوَبْ دَ أَسَهٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Yan'uwansu mata kuwa su ne Zeruya da Abigail. 'Ya'yan Zeruya, maza, su ne Abishai, da Yowab, da Asahel, su uku ke nan.