1 Chronicles 20:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya yi wa Isra’ila ba’a, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwan Dawuda ya kashe shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَ يَيِ مَغَنَرْ غُواْرِ غَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، سَيْ يُواْنَتَنْ طَنْ شِمٜىٰيَ طَنْعُوَنْ دَاوُدَ يَكَشٜىٰشِ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya yi wa mutanen Isra'ila ba'a, sai Jonatan ɗan Shimeya, wato ɗan'uwan Dawuda, ya kashe shi.