1 Chronicles 21:15 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah kuwa ya aiki malaโika yฤ hallaka Urushalima. Amma yayinda malaโikan yana gab da yin haka, sai Ubangiji ya gani ya kuma yi nadama saboda masifar, sai ya ce wa malaโikan wanda yake hallaka mutane, โYa isa! Janye hannunka.โ Malaโikan Ubangiji kuwa yana tsaye a masussukar Ornan mutumin Yebus.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงูููููู ููุนููููู ุฏู ู
ููุงูููููู ุฐูููุง ุนูุฑููุดููููู
ู ุฏููุงูู
ููู ููููููููู ุจูุฑูููููุ ุนูู
ููุง ุฏู ุฐููู ฺขูุงุฑู ููููููู ุจูุฑูููููุ ุณููู ููููููููฐูู ููุฌู ุชูููุณููููู ู
ูุชูููููฐูู ููุฌูููููููฐ ุญูููููุซูููุณูุ ููุซูููฐ ููู
ููุงูููููู ู
ููู ูููููููุฑููู ยซููุง ุงููุณู! ููุฌูููููููฐ ุญูููููููู!ยป ุงูู ูููุงูููุซููู ู
ููุงูููููููู ููููููููฐูู ูููู ฺูููููฐ ุงููููุฑููู ุจูุบููู ุญฺูู ูู ุงููุฑููููู ู
ูุชูู
ููู ููููฐุจูุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah ya aiko mala'ikansa don ya hallaka Urushalima, amma sa'ad da yake gab da hallaka ta, sai Ubangiji ya gani, ya janye shirin annobar, ya ce wa mala'ikan hallakarwa, โYa isa, janye hannunka.โ Mala'ikan Ubangiji kuwa na tsaye kusa da masussukar Arauna Bayebuse.