1 Chronicles 21:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan mala’ikan Ubangiji ya umarci Gad yă faɗa wa Dawuda yă haura yă gina bagade wa Ubangiji a masussukar Ornan mutumin Yebus.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثِ غَدْ يَتَڢِے يَڢَطَا وَ دَاوُدَ يَهَوْرَ ذُوَا وُرِنْ بُغُنْ حَڟِ نَ أَرَوْنَ مُتُمِنْ يٜىٰبُسْ، يَغِنَ وَ يَهْوٜىٰهْ بَغَدٜىٰنْ هَدَايَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ikan Ubangiji ya umarci Gad ya faɗa wa Dawuda ya haura, ya gina wa Ubangiji bagade a masussukar Arauna Bayebuse.