1 Chronicles 21:26 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya gina bagade wa Ubangiji a can ya kuma miฦa hadayu na ฦonawa da hadayu na salama, Ubangiji kuwa ya amsa masa ta wurin wuta daga sama a kan bagaden hadaya ta ฦonawa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงููููุฑููู ุฏูุงููุฏู ููุบููู ุจูุบูุฏูููฐ ุบู ููููููููฐูู ุ ููู
ฺููงู ููุฏูุงูู ฺููงููุงูููุงููุง ุฏู ฺูู ูุฑููู ุฒูู
ูููุซูุ ููููุฑูุง ุบู ููููููููฐูู ุ ูููููู ุงููู
ูุณู ู
ูุณู ุฏู ููุชูุงุฏูุบู ุณูู
ู ุนููููู ุจูุบูุฏูููฐูู ููุฏูุงูู ุชฺูงููุงูููุงููุงุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda ya gina wa Ubangiji bagade a wurin, ya miฦa hadayu na ฦonawa da hadayu na salama. Sai ya yi roฦo ga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya amsa masa ta wurin wutar da ta sauko daga sama a bisa bagaden hadayar ta ฦonawa.