1 Chronicles 21:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya gina bagade wa Ubangiji a can ya kuma miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama, Ubangiji kuwa ya amsa masa ta wurin wuta daga sama a kan bagaden hadaya ta ƙonawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوُرِنْ دَاوُدَ يَغِنَ بَغَدٜىٰ غَ يَهْوٜىٰهْ ، يَمِيڧَ هَدَايُ نَڧُواْنَاوَا دَ نَڠَرَنْ زُمُنْثِ؞ يَكِرَا غَ يَهْوٜىٰهْ ، يَكُوَ أَمْسَ مَسَ دَ وُتَادَغَ سَمَ عَكَنْ بَغَدٜىٰنْ هَدَايَ تَڧُواْنَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda ya gina wa Ubangiji bagade a wurin, ya miƙa hadayu na ƙonawa da hadayu na salama. Sai ya yi roƙo ga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya amsa masa ta wurin wutar da ta sauko daga sama a bisa bagaden hadayar ta ƙonawa.

Recommended Reading