1 Chronicles 21:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Dawuda ya ce wa Allah, “Na yi zunubi ƙwarai ta wurin yin wannan. Yanzu, na roƙe ka, ka ɗauke laifin bawanka. Na yi wauta sosai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَاوُدَ يَثٜىٰ وَ اللَّهْ «نَيِ ذُنُوبِ سُواْسَيْ دَ نَڧِرْغَ مُتَنٜىٰنْ؞ عَمَّا إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَغَاڢَرْتَا مِنِ ذُنُوبِنَ؞ غَمَا نَا يِوَوَنْثِ دَ يِنْ حَكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Dawuda ya ce wa Allah, “Na yi zunubi ƙwarai saboda abin nan da na aikata. Amma ina roƙonka ka gafarta mini laifina, gama na yi aikin wauta ƙwarai da gaske.”