1 Chronicles 22:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu fa sai ku sa zuciyarku da ranku ga neman Ubangiji Allahnku. Ku fara ginin wuri mai tsarki na Ubangiji Allah, don ku kawo akwatin alkawarin Ubangiji da kayayyaki masu tsarki na Allah a cikin haikalin da za a gina saboda Sunan Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَيْ كُسَا حَنْكَلِنْكُ دَ رَنْكُ غَ نٜىٰمَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ؞ كُڢَارَ غِنِنْ وُرِے مَيْ ڟَرْكِے نَ يَهْوٜىٰهْ ، دُواْمِنْ كُ أَجِيٜىٰ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ دَ سَوْرَنْ كَايَنْ دَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ دَ ڟَرْكِے نَيِنْ سُجَّدَ أَوُرِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu fa sai ku sa hankalinku da zuciyarku ga neman Ubangiji Allahnku. Ku tashi, ku gina wa Ubangiji Allah tsattsarkan wuri domin a kawo akwatin alkawari na Ubangiji, da tsarkakakkun tasoshin Allah a cikin Haikalin da aka gina saboda sunan Ubangiji.”