1 Chronicles 24:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Akwai ɗumbun shugabanni a cikin zuriyar Eleyazar fiye da zuriyar Itamar, aka kuma karkasa su haka, kawuna goma sha shida daga zuriyar Eleyazar da kuma kawuna iyalai takwas daga zuriyar Itamar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْڢِے سَامُنْ شُوغَبَنِّ دَغَ دَنْ‌غِنْ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ ڢِيٜىٰدَ نَ عِتَمَرْ، حَكَكُمَ عَكَ رَرَّبَسُ؞ دَنْ‌غِنْ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ سُنَدَ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّ غُواْمَشَا شِدَ دَنْ‌غِنْ عِتَمَرْ كُمَ شُوغَبَنِّ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّ غُدَا تَݣُوسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tun da yake akwai manyan mutane da yawa a zuriyar Ele'azara fiye da zuriyar Itamar, sai suka karkasa su haka, shugabannin gidajen kakannin zuriyar Ele'azara mutum goma sha shida, na zuriyar Itamar kuwa su takwas, bisa ga gidajen kakanninsu.