1 Chronicles 26:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga mutanen Izhar, Kenaniya da ’ya’yansa maza su aka sa a ayyukan da ba na haikali ba, su suka zama manya da kuma alƙalai a bisa Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ دَنْ‌غِنْ إِظْهَرْ، أَنْذَاٻِ كٜىٰنَنِيَ دَ یَیَنْسَ مَظَا دُواْمِنْ سُيِ عَيْكِنْ شُوغَبَنْثِنْ جَمَعَ دَ مَاسُ شَرِيعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا، بَاسَ دَ عَيْكِ أَ هَيْكَلِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kenaniya da 'ya'yansa maza na wajen Izhara su ne aka danƙa wa al'amuran sasantawa na Isra'ilawa, wato sun zama shugabanni da alƙalai.