1 Chronicles 26:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yeriya yana da ’yan’uwa guda dubu biyu da ɗari bakwai, jarumawa da kuma kawunan iyalai, sai Sarki Dawuda ya sa su lura da mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse game da kome da ya shafi Allah da kuma al’amuran sarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يٜىٰرِيَ يَنَدَ یَنْعُوَ مَاسُ عِيَ عَيْكِ سُواْسَيْ غُدَا دُبُو بِيُ دَ طَرِے بَݣَويْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّنْسُ؞ سَرْكِے دَاوُدَ كُوَ يَبَاسُ حَكِّنْ لُورَ دَ ذُرِيَرْ رَعُبَيْنُ دَ ذُرِيَرْ غَدْ دَ رَبِنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ تَغَبَسْ، غَمٜىٰدَ دُكَنْ أَبِنْدَ يَشَاڢِ عَيْكِنْ اللَّهْ دَ نَسَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Dawuda ya sa shi, shi da 'yan'uwansu su dubu biyu da ɗari bakwai (2,700) gwanaye, waɗanda suke shugabancin gidajen kakanni, su lura da kabilar Ra'ubainu, da ta Gad, da rabin kabilar Manassa a kan dukan ayyukan Allah da na sarki.