1 Chronicles 29:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma wane ni, kuma wace ce jama’ata da za mu iya ba ka a yalwace kamar haka? Kome daga gare ka suka fito, kuma mun ba ka abin da kawai ya fito daga hannunka ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا وَنٜىٰنٜىٰنِے؟ سُو وَنٜىٰنٜىٰ مَا مُتَنٜىٰنَ حَرْ دَ ذَامُ عِيَ كَٰوُاْ مَكَ بَايَرْوَ تَيَرْدَرْ رَيْ؟ غَمَا دُكَنْ أَبُ دَغَ غَرٜىٰكَ سُكٜىٰ، كُمَ دَغَ ثِكِنْ أَبِنْدَ مُكَ كَرْٻَ دَغَ وُرِنْكَ مُكَ بَاكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Amma wane ni ko kuma jama'ata, da za mu iya kawo sadaka mai yawa haka? Gama dukan kome daga gare ka yake. Daga cikin abin da muka karɓa daga wurinka muka ba ka.