1 Chronicles 3:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa ’yar Ammiyel ta haifa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا سُونَيٜىٰنْ یَیَنْ دَ عَكَ حَيْڢَ مَسَ أَ عُرُوشَلِيمَ، شِمٜىٰيَ دَ شُواْبَبْ دَ نَتَنْ دَ سُلَيْمَٰنُ؞ دُكَنْسُ حُطُ، بَتْشٜىٰبَةُ یَرْ أَمِّيٜىٰلْ ثٜىٰ تَحَيْڢٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda aka haifa masa a Urushalima, su ne Shimeya, da Shobab, da Natan, da Sulemanu, su huɗu ke nan waɗanda Bat-sheba 'yar Ammiyel ta haifa masa.