1 Chronicles 4:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’Ya’yan Ezra maza su ne, Yeter, Mered, Efer da Yalon. Ɗaya daga cikin matan Mered ta haifi Miriyam, Shammai da Ishba wanda ya haifi Eshtemowa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَیَ مَظَا نَ عُزَيْرُ سُونٜىٰ، يٜىٰتٜىٰرْ دَ مٜىٰرٜىٰدْ دَ عٜىٰڢٜىٰرْ دَ يَلُوانْ؞ مٜىٰرٜىٰدْ يَ عَوْرِ بِتِيَ یَرْ سَرْكِنْ مَصَرْ؞ یَیَنْ دَ بِتِيَ تَحَيْڢَ وَ مٜىٰرٜىٰدْ سُونٜىٰ، مَرْيَمُ دَ شَمَّيْ دَ إِشْبَ؞ إِشْبَ نٜىٰ شُوغَبَنْ غَرِنْ عٜىٰشْتٜىٰمُواْوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Ya'yan Ezra, maza, su ne Yeter, da Mered, da Efer, da Yalon. Bitiya 'yar Fir'auna, wadda Mered ya aura, ta haifi waɗannan, Maryamu, da Shammai, da Ishaba wanda ya haifi Eshtemowa. Mered kuma ya auri wata daga kabilar Yahuza, ta haifi Yered wanda ya kafa garin Gedor. Eber kuma ya kafa garin Soko, Yekutiyel kuwa ya kafa garin Zanowa.