1 Chronicles 4:42 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutum ɗari biyar na waɗannan mutane Simeyon, waɗanda Felatiya, Neyariya, Refahiya da Uzziyel, ’ya’yan Ishi maza suka jagorance, sun mamaye ƙasar tudu ta Seyir.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ دَغَ ثِكِنْسُ، مُتُمْ طَرِے بِيَرْ دَغَ ذُرِيَرْ سِمٜىٰيُوانْ، سُكَ تَڢِے غَبَشِنْ عٜىٰدُوامْ دُواْمِنْ يَاڧِ؞ وَطَنْدَ سُكَ شُوغَبَنْثٜىٰسُ كُوَ، سُونٜىٰ یَیَنْ إِشِ، وَتُواْ ڢٜىٰلَتِيَ دَ نٜىٰيَرِيَ دَ رٜىٰڢَيَ دَ عُظِّيٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗansu daga cikinsu, mutum ɗari biyar daga zuriyar Saminu, suka tafi wajen gabashin Edom. Waɗanda suka shugabance su kuwa, su ne 'ya'yan Ishi, wato Felatiya, da Neyariya, da Refaya, da Uzziyel.