1 Chronicles 5:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka taimake su a yaƙin, Allah kuma ya ba da Hagirawa da dukan abokansu gare su, domin sun yi kuka gare shi a lokacin yaƙin. Ya amsa addu’o’insu, domin sun dogara gare shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكَ دُواْغَضَ غَ اللَّهْ سُكَيِ أَدُّعَ دُواْمِنْ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ، سَيْ اللَّهْ يَأَمْسَ أَدُّعَرْسُ يَسَا سُكَثِ نَصَرَا عَكَنْ هَغَرَاوَا دَ أَبُواْكَنْ ڢَطَنْسُ سَبُواْدَ سُكَ دُواْغَضَ غَرٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka taimake su yin yaƙi da abokan gābansu, sai aka ba da Hagarawa da duk waɗanda suke tare da su a hannunsu, saboda suka yi roƙo ga Allah a cikin yaƙin, Allah kuwa ya amsa musu roƙonsu saboda sun dogara gare shi.