1 Corinthians 1:30 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงูููููู ููููฐ ููุณูุง ูููู ููุณูููุซูููฐ ุซููููู ุงููููู
ูุณููุญู ุนููุณูููฐ ุ ุงูููููู ููููฐ ููู
ู ููุณูุง ุงููููู
ูุณููุญู ููุฐูู
ู ู
ููู ุญูููู
ูุ ุชูููุฑูููุณู ููููฐ ููู
ู ู
ููู ุณูุงู
ู ุงููุฏูููุซููู ุงูููููู ุฏู ฺูุฑูููููููฐูู ุฏู ฺขูููุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Allah ne ya sa kuka zama na Almasihu Yesu, Allah ne kuma ya sa Almasihu ya zama hikima a gare mu. Ta wurin Almasihu ne kuma muka sami adalci, da tsarkakewa da fansa.