1 Corinthians 1:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah, wanda ya kira ku zuwa ga zumunci tare da Ɗansa Yesu Kiristi Ubangijinmu, shi mai aminci ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ مَيْ ثِكَ أَلْڧَوَرِ نٜىٰ، شِينٜىٰ كُمَ يَكِرَاكُ كُيِ زُمُنْثِ تَرٜىٰدَ طَنْسَ عِيسَىٰ أَلْمَسِيحُ عُبَنْغِجِنْمُ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah mai alkawari ne, shi ne kuma ya kira ku ga tarayya da Ɗansa Yesu Almasihu Ubangijinmu.