1 Corinthians 11:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
bayan ya yi godiya, sai ya kakkarya ya ce, “Wannan jikina ne, wanda yake dominku, ku yi wannan don tunawa da ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ يَيِ غُواْدِيَ غَ اللَّهْ ، سَيْ يَكَكَّرْيَ، يَثٜىٰ «وَنَّنْ جِكِينَ نٜىٰ، وَنْدَ عَكَبَايَرْ سَبُواْدَكُو؞ كُدِنْ‌غَ يِنْ حَكَ دُوانْ تُنَاوَا دَنِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
bayan da ya yi godiya ga Allah kuma, sai ya gutsuttsura, ya ce, “Wannan jikina ne, wanda yake saboda ku. Ku riƙa yin haka domin tunawa da ni.”