1 Corinthians 11:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk macen da ta yi addu’a ko annabci da kanta a buɗe kuwa ta rena kanta, ya zama kamar an aske kanta ke nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْ مَثٜىٰنْ دَ تَيِ أَدُّعَ كُواْ أَنَّبْثِ دَ بَتَطَوْرَ طَنْݣُولِ عَكَنْتَبَ، تَيِ بَنْظَ دَ شُوغَبَنْتَ كٜىٰنَنْ، كُمَ دَيْدَيْنٜىٰ دَا عَثٜىٰ تَأَسْكٜىٰ كَنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma duk matar da ta yi addu'a, ko ta yi annabci da kanta a buɗe, ta wulakanta shugabanta ke nan, duk ɗaya ne da an aske kanta ma.