1 Corinthians 11:7 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Namiji kuwa bai kamata ya rufe kansa ba, da yake shi kamannin Allah ne, da kuma darajar Allah, amma mace dai, darajar namiji ne.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ู†ูŽู…ูุฌู ูƒูŽู…ู’ ุจูŽูŠู’ ูƒูŽู…ูŽุงุชูŽ ูŠูŽุฑูฺขูœู‰ูฐ ูƒูŽู†ู’ุณูŽุจูŽุŒ ุฏููˆุงู†ู’ ูŠูŽู†ูŽ ู†ููˆู†ูŽ ูƒูŽู…ูŽู†ู‘ู ุฏูŽ ุทูŽูˆู’ูƒูŽูƒูŽุฑู’ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ู†ูœู‰ูฐุž ุนูŽู…ู‘ูŽุง ู…ูŽุซูœู‰ูฐ ุชูŽู†ูŽ ู†ููˆู†ูŽ ุทูŽูˆู’ูƒูŽูƒูŽุฑู’ ู†ูŽู…ูุฌู ู†ูœู‰ูฐุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Namiji kam, bai kamata yฤƒ rufe kansa ba, tun da yake shi kamannin Allah ne, abin alfahari ga Allah kuma. Amma mace abar taฦ™amar namiji ce.