1 Corinthians 15:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan sai ƙarshen ta zo, sa’ad da zai miƙa wa Allah Uba mulki, bayan ya hallaka dukan sarauta, mulki da iko.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سَيْ ڧَرْشٜىٰنْ يَذُواْ، سَعَدَّ ذَيْ مَيَرْ وَ اللَّهْ عُبَا مُلْكِ، بَايَنْدَ يَكَوَرْدَ دُكَنْ مَاسُ مُلْكِ دَ مُلْكِ دَ إِيكُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sai ƙarshen, sa'ad da zai mayar wa Allah Uba mulki, bayan ya shafe dukkan sarauta da mulki da iko.