1 Corinthians 15:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In na yi kokawa da mugayen namomin jeji a Afisa bisa ga ra’ayin mutane ne kawai, mece ce ribata, in har ba a tā da matattu? Ai, “Sai mu ci mu sha, da yake gobe za mu mutu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ نَايِ كُواْكَوَ دَ نَمُواْمِنْ دَاجِ أَعَڢِسَ، بِسَغَ تُنَانِنْ مُتُمْ، مٜىٰثٜىٰثٜىٰ رِبَتَ؟ عِدَنْ دَيْ حَرْ بَذَاعَتَادَ مَتَتُّوبَ، «بَسَيْمُيِ تَثِ دَ شَابَ، تُنْدَ غُواْبٜىٰ ذَامُ مُتُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan bisa ga ra'ayin mutum ne, na yi kokawa da namomin jeji a Afisa, mece ce ribata in dai har ba a ta da matattu? “Ba sai mu yi ta ci da sha ba, da yake gobe za mu mutu?”