1 Corinthians 15:57 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma godiya ga Allah! Shi ne ya ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَرِ غُواْدِيَ تَتَبَّتَا غَ اللَّهْ وَنْدَ يَكٜىٰ بَامُ نَصَرَا تَوُرِنْ عُبَنْغِجِنْمُ عِيسَىٰ أَلْمَسِيحُ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Godiya tā tabbata ga Allah wanda yake ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu.