1 Corinthians 2:11 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin mutum, in ba ruhun mutumin da yake cikinsa ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ูˆูŽู†ูœู‰ูฐู†ูœู‰ูฐ ุฐูŽูŠู’ ุนููŠูŽ ุณูŽู†ูู†ู’ ุชูู†ูŽุงู†ูู†ู’ ุฏูŽูŠูŽูƒูœู‰ูฐ ุงู”ูŽ ุฐููˆุซููŠูŽุงุฑู’ ูˆูŽู†ู ู…ูุชูู…ู’ ุนูุฏูŽู†ู’ ุฏูŽูŠู’ ุจูŽ ุฑููˆุญูŒ ู…ูุชูู…ูู†ู’ ุจูŽุŸ ุญูŽูƒูŽ ูƒููˆูŽ ูŠูŽูƒูœู‰ูฐุŒ ุจูŽุงูˆูŽู†ู’ุฏูŽ ุฐูŽูŠู’ ุบูŽุงู†ูœู‰ูฐ ุชูู†ูŽุงู†ูู†ู’ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ุŒ ุณูŽูŠู’ุฏูŽูŠู’ ุฑููˆุญูŒ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin wani mutum, in ba ruhun shi mutumin ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.