1 Corinthians 2:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wa ya taɓa sanin hankalin Ubangiji, har da zai koya masa?” Amma muna da tunani iri na Kiristi ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«وَيَسَنْ تُنَانِنْ عُبَنْغِجِ حَرْ دَ ذَيْ كُواْيَ مَسَ؟» عَمَّا مُو دَيْ تُنَانِنْمُ نَ أَلْمَسِيحُ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Wa ya taɓa sanin tunanin Ubangiji, har da zai koya masa?” Mu kuwa tunaninmu na Almasihu ne.