1 Corinthians 2:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ كَدَ بَنْ‌غَسْكِيَرْكُ تَدُواْغَرَ غَ حِكِمَرْ مُتَنٜىٰ، سَيْدَيْ غَ إِيكُوانْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
kada bangaskiyarku ta dogara ga hikimar mutane, sai ga ƙarfin Allah.