1 Corinthians 2:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ba idon da ya taɓa gani, ba kunnen da ya taɓa ji, ba kuma zuciyar da ta taɓa tunanin abin da Allah ya shirya wa masu ƙaunarsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا كُوَ يَدَّ يَكٜىٰ أَرُبُوثٜىٰ كٜىٰنَنْ ثٜىٰوَ «دُكَنْ أَبِنْدَ اللَّهْ يَشِرْيَ وَمَاسُ ڧَوْنَرْسَ بَاوَنْدَ يَتَٻَ غَنِ، بَاوَنْدَ يَتَٻَجِ، بَا كُمَ وَنْدَ يَتَٻَ تُنَانِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma kuwa yadda yake a rubuce ke nan cewa, “Abubuwan da ido bai taɓa gani ba, Kunne bai taɓa ji ba, Zuciyar mutum kuma ba ta ko riya ba, Waɗanda Allah ya tanadar wa masu ƙaunarsa,”