1 Corinthians 3:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُمَ أَرُبُوثٜىٰ يَكٜىٰ ثِكِنْ مَغَنَرْ اللَّهْ ثٜىٰوَ « عُبَنْغِجِ يَسَنْ ثٜىٰوَ تُنَانِنْ مَاسُ حِكِمَ بَنْظَنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Har wa yau, “Ubangiji ya san tunanin masu hikima banza ne.”