1 Corinthians 5:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Me zai kai yin hukunci ga waɗanda ba ’yan ikkilisiya ba. Ai, waɗanda suke ’yan ikkilisiya ne za ku hukunta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنَا ضُوَنَ دَ شَرْعَنْتَ وَطَنْدَ بَنَامُبَ؟ بَوَطَنْدَ سُكٜىٰ ثِكِنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے ذَاكُ شَرْعَنْتَبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ina ruwana da hukunta waɗanda ba namu ba? Ba waɗanda suke a cikin Ikkilisiya za ku hukunta ba?