1 Corinthians 6:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka waɗansu a cikinku ma suke a dā. Amma an wanke ku, an tsarkake ku, aka kuma sa kuka zama marasa laifi cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ وَطَنْسُنْكُ مَا سُكٜىٰ دَا، عَمَّا أَنْڟَبْتَثٜىٰكُ، أَنْكٜىٰٻٜىٰكُ دَ ڟَرْكِے غَ اللَّهْ ، أَنْكُمَ مَيْدَكُو مَرَسَ لَيْڢِے أَغَبَنْ اللَّهْ ثِكِنْ سُونَنْ عُبَنْ‌غِجِ عِيسَىٰ أَلْمَسِيحُ دَ كُمَ رُوحٌ اللَّهْ نْمُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗansunku ma dā haka suke, amma an wanke ku, an tsarkake ku, an kuma kuɓutar da ku, da sunan Ubangiji Yesu Almasihu, da kuma Ruhun Allahnmu.