1 Corinthians 7:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka, sai kowa yă kasance a rayuwar da Ubangiji ya sa shi da kuma wanda Allah ya kira shi. Umarnin da na kafa a dukan ikkilisiyoyi ke nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَيْ عَثِكِنْ كُواْوَنٜىٰ حَلِ، كُواْوَ يَيِ ذَمَ إِرِنْ وَنْدَ عُبَنْ‌غِجِ يَسَا مَسَ، وَنْدَ كُمَ اللَّهْ يَكِرَا شِ يَيِ؞ عُمَرْنِنْ دَ نَكٜىٰ بَا دُكَنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai dai kowa yă yi zaman da Ubangiji ya sa masa, wanda kuma Allah ya kira shi a kai. Haka nake umarni a dukan Ikilisiyoyi.